Rundunar ‘yan sandan jihar Nassarawa ta tabbatar da mutuwar wasu jami’an ta uku, sakamakon harin wasu ‘yan bindiga da ya rutsa da su a kauyen Maraban-Udege...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce a yanzu haka an samu tsaro da kuma zaman lafiya duk da yan kunji-kunjin na bangaren tsaro da ake fuskanta...
Gwamnatin jihar Plateau ta tabbatar da mutuwar mutane uku sakamakon kamuwa da cutar amai da gudawa cikin mutum 90 da aka yi zargin suna dauke da...
Hukumar kula da aikin Hajji ta kasa NAHCON ta kara wa’adin yin rajista da kuma biyan kudin aikin hajjin bana. Daraktan tsare-tsare da bincike na hukumar...
Gwamnatin tarayya ta ce cikin shekaru uku da suka gabata ta kashe dala biliyan tara wajen gudanar da ayyukan raya kasa. Ministan yada labarai da...
Kungiyar tsoffin ‘yan jam’iyyar PDP da suka koma APC, ta musanta mikawa gwamnati bukatar dakatar da shari’ar da ake yi wa shugaban majalisar dattijan kasar Sanata...
Gwamnonin kudu maso kudancin kasar nan sun bukaci gwamnatin tarayya da ta biya su kaso 13 cikin 100 na kudaden da ta ware domin sayo makamai....
Sanata mai wakiltar Kogi ta Yamma Sanata Dino Melaye ya isa zauran majalisar dattijai a yau laraba bayan makonni da dama da ya dauka bai hallacci...
Kungiyar Jama’atul nasril Islam ta soki lamirin gwamnan Jihar Benue Samuel Ortom da kuma tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama Femi Fani-kayode kan danganta rikicin Makiyaya da...
Hukumar kula da da’ar ma’aikata ta kasa ta yi sammacin babban Sakatare a ma’aikatar Lantarki ayyuka da gidaje Mista Louis Edozien domin gurfana gabanta tare da...