Connect with us

Labarai

Ayyuka sun tsaya cak a Jami’ar Umaru Musa Yar’aduwa da ke Katsina

Published

on

Hukumar gudanarwar Jami’ar Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina ta rufe makarantar bayan samun sabani tsakaninta da gwamnatin jihar.

Rahotanni sun bayyana cewa rikicin ya samo asali ne daga batun albashin malamai da wasu bukatun da ma’aikata ke nema daga gwamnatin.

Wata sanarwa daga jami’ar ta tabbatar da cewa an dakatar da dukkan ayyukan karatu har sai an warware matsalar da ke tsakaninsu da gwamnatin jihar ta katsina.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!