Connect with us

Labarai

Ba gudu ba ja da baya kan batun yajin aiki – JOHESU

Published

on

Gamayyar kungiyoyin  Ma’aikatan  lafiya ta  ta kasa  ta bukaci mambobinta dasu cigaba da gudanar da yajin aiki sai baba ta gani duk da matakin gwamnatin tarayya na babu aiki babu Albashi.

Hakan na cikin wata sanarwa da Sakataren Kungiyar na Kasa, Mista Martin Egbanubi ya sanya wa hannu, kuma aka aika wa shugabannin kungiyoyin kwadago na jihohi.

cewar ƙungiyar,  cigaba da yajin aikin  biyo bayan ƙudurorin da shugabanninta na ƙasa suka cimma a wani taron gaggawa na intanet da aka gudanar don yin bitar abubuwan da suka faru.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!