Connect with us

Labarai

Ba ma goyon bayan rukunin rabon makamashin Lantarki Engr. Sani Bala Tsanyawa

Published

on

Majalisar wakilan Najeiya, ta ce, ba ta goyon bayan yadda ake rarraba wutar lanatarki a tsakanin ga mutane da kuma kamfanoni.

 

Dan majalisar wakilai mai wakiltar kananan hukumomin Ghari da Tsanyawa a majalisar dokokin kuma Mamba a kwamitin wutar lantarki na majalisar Injiniya Sani Bala Tsanyawa, ne ya bayyana hakan a ganawarsa da Freedom Radio a yau Litinin. 

 

Injiniya Sani Bala Tsanyawa ya kuma ce majalisar za ta kara gayyatar ministan makamashin lantarki domin janye tsarin da ake amfani da shi a yanzu na bayar da wutar a mabanbanta rukuni na Band A da B da Kuma C.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!