Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Matsalolin kiwon kifi a Najeriya

Published

on

ƙungiyar masu kiwon kifi ta ƙasa rashen jihar Kano ta ce babban kalubale da ta ke fuskanta bai wuce rashin samun abincin kifi da aka sarrafa a kasar nan ba.

Sakataren ƙungiyar Maharazu Usman ne ya bayyana haka yayin tattaunawa da Freedom radiyo.

Ya ce kamata yayi ace gwamnatin tarayya ta bada goyon baya wajen yiwa matasa horo kan yadda za su sarrafa abincin kifi a ƙasar nan.

Ya kara da cewa “ Idan muka yi duba da yadda gwamnatin ke son a daina shigo da kifi kamata yayi ace a yanzu ana sarrafa abincin kifin a kasar domin a habaka harkar sana’ar kifi da kiwon ta”.

Kazalika ya koka kan yadda rashin abincin ke kawo musu koma baya a harkokin kiwon kifin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!