Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ba mu fara ɗaukar sabbin ƴan sanda ba – Maigari Dingyadi

Published

on

Ma’aikatar harkokin ‘yan sanda ta tarayya ta gargadi ‘yan Najeriya da su yi watsi da rahoton da ke yawo a shafukan sada zumunta cewa za a dauki sabbin ‘yan sanda dubu 400.

Ministan ma’aikatar Alhaji Muhammad Dingyadi ne ya yi wannan gargadi ta cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran ma’aikatar Osaigbovo Ehisienmen ya fitar jiya a Abuja.

Muhammad Dingyadi ya ce, wasu bata-gari ne ke yada labaran bogi domin damfarar al’umma da ke neman aikin.

A don haka ya shawarci jama’a da su kaucewa fadawa tarkon ‘yan damfara, har ma ya ce tun a shekarar 2019 ne gwamnatin tarayya ta ba da umarnin daukar kuratan ‘yan sanda dubu arba’in, kuma tuni aka dauki dubu goma a matakin farko.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!