Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ba mu kori ko mutum guda daga ma’aikatan mu ba -NEMA

Published

on

Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa NEMA ta musanta rahotannin da ke cewa ta kori wasu ma’aikatanta guda arba’in da takwas.

 

Mai magana da yawun hukumar Manzo Ezikiel ta cikin wata sanarwar ya ce babu kanshin gaskiya cikin batun.

 

Tun farko dai kafafen yada labaran kasar nan sun ruwaito cewa hukumar ta NEMA ta kori ma’aikatanta guda arba’in da takwas wadanda ta daukesu aiki a shekarar da ta gabata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!