Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ba ni da wani shiri na musanya wasu jami’an KAROTA – Inji Baffa Babba

Published

on

Hukumar lura da zirga-zirgar ababan hawa ta Kano KAROTA ta yi martani kan wasu zarge-zarge da wasu cikin jami’an hukumar suka yi.

Jami’an dai sun zargi cewa shugaban hukumar na horar da wasu matasa a kwalejin Rumfa waɗanda ake sa ran za su maye gurbin wasu ma’aikatan hukumar ba tare da wani dalili ba a cewar su.

Sun kuma zargi cewa, an yanke wa da yawa daga jami’an hukumar albashi a watan da ya gabata, a don haka su ke neman majalisar dokokin Kano da hukumar ƙarɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta jihar Kano, da kwamishinan kuɗi kan su shiga lamarin domin kawo daidaito.

To kan waɗannan ƙorafe-ƙorafe wakilinmu Yusuf Ali Abdallah ya tuntuɓi Baffa Babba Ɗanagundi wanda ya ce babu gaskiya cikin iƙrarin na su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!