Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kasuwanci

Ba za mu canja tsarin takaita hada-hadar Kudi ba- NFIU

Published

on

Hukumar kula da harkokin kudi ta Nijeriya ta ce babu gudu ba ja da baya, a tsaren-tsarenta na takaita cirar kudi da ta fitar a farkon watan nan dangane da hada-hadar kudade na Falan gwamnati uku.

Hukumar ta NFIU ta fitar da sanarwar ne a matsayin martani ga ganawar da ta yi da gwamnonin jihohi 36 na kasar da suka nemi ta sake duba na tsanaki akan tsarin.

Kungiyar Gwamnoni ta kasa NGF dai tayi Allah-wadai da umarnin da hukumar ta NFIU ta bayar a baya-bayan nan.

Tun a ranar 5 ga Janairun da muke ciki ne dai Nigerian Financial Intelligence Unit, ta umarci bankunan kasar nan da su daina aiwatar da bukatu na tsabar kudi daga asusun Gwamnati, da kuma biyan kudaden alawus na balaguro, daga ranar 1 ga watan Maris din bana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!