Connect with us

Labarai

Ba zamu lamunci kalaman batanci ga Kwankwaso ba – Gwamnatin Kano

Published

on

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da su daina cin mutunci ko sukar jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tana mai cewa duk wanda ya yi hakan zai fuskanci hukunci.

Daraktan Yada Labarai na Fadar Gwamnati, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya ce dole a mutunta Kwankwaso duk da sauyin siyasa, yana mai kira ga magoya baya da su nuna ladabi da kamun kai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!