Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Babbar daraktar hukumar bada lamuni ta duniya ta ajiye aiki

Published

on

Babbar daraktan hukumar bada lamuni ta duniya IMF Ms Christine Lagarde ta ajiye aiki.

 

Wannan na kunshe cikin sanarwar da Ms Lagarde din ta bayar  a shafin internet na hukumar a jiya Talata cewa kafin ajiye aikin sai da ta gana da hukumomin daraktocin IMF daga bisani kuma ta bada takardar ajiye aikin ta da zai fara aiki daga ranar 12 ga watan Satumba mai zuwa.

 

Akan hakan ne hukumomin darakoticin hukumar bada lamunin suka sanar da cewa Mr David Lipton zai rike mukamin mai rikon babban manajin daraktan IMF kafin a sanar da wanda zai maye gurbin ta.

 

Ms Christine ta ce biyo bayan zabar ta da aka yi a matsayin shugabar babbn bankin tarayyar Turai, ya zama wajibi don cigaban hukumar bada lamuni ta duniya na ajiye aiki na

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!