Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Barka Da Hantsi

Barka da Hantsi 17-12-2021

Published

on

A wannan ranar an tattauna ne akan littafin Tarihin tsohon Gwamnan jihar Kano, Alhaji Audu Bako (1967-1975) wanda Dr. A’isha Ni’ima Shehu ta wallafa.

Bakin da aka tattauna dasu sun hada da ita Dr. A’isha Ni’ima Shehu da Farfesa Dalha Waziri daga Sashin Nazarin Tarihi a Jami’ar Bayero, Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!