Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kowane Gauta

Bashir Sanata ya soki Buhari kan mawuyacin halin da ‘yan Najeriya ke ciki

Published

on

Bashir Sanata ya soki gwamnatin Shugaban kasa  Muhammadu Buhari kan mawuyacin halin da ‘yan Najeriya ke ciki a halin  yanzu.

Bashir Sanata a jam’iyyar PDP na kungiyar kwankwaso kawai kalubalantar gwamnatin tarayya yayi kan irin matsalolin da ‘yan kasa suke a cikin ta.

Bashir Sanata ya bayyana haka ne ta cikin shirin Kowane Gauta na Freedom radio, yana mai cewa gwamnatin Buhari ta yi alkaura da dama amma sun gaza tabuka komai ga talakawan Najeria.

Bashir Sanata yace talakawan Najeria sun yi tsammanin samun sauki a gwamnatin Shugaba Buhari , amma yanzu haka duk talalawan kasar sun cire tsammani a gwamnatin baki daya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!