Connect with us

Labarai

Borno: Yan Sanda sun karyata batun yin Zanga-zanga

Published

on

Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta ce ba gaskiya ba ne rade radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta na cewa za a gudanar da wata zanga zanga a jihar. 

 

Wannan dai na cikin wata sanarwar da jami’in Hulda da Jama’a na rundunar, ASP Nahum Kenneth Daso, ya fitar a yau Juma’a 6 ga Maris muke ciki.

 

Sanarwar ta ce rundunar na ci gaba da kasancewa cikin shirin ko ta kwana, tare da daukar dukkan matakan da suka dace domin tabbatar da tsaro da lafiyar mazauna jihar. 

 

Haka kuma, rundunar ta jan hankalin al’ummar jihar da su guji yada da labaran da ba a tabbatar da sahihancinsu ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!