Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Kano

Buhari ya ce a gobe Talata za’a kaddamar da shirin daukar ma’aikata

Published

on

A  gobe talata ne gwamnatin Najeriya za ta kaddamar da shirin daukar ma’aikatan wucin gadi dubu dari 7 da 74 a fadin kasar.

Karo na 3 kenan ana dakatar da shirin.

A shafinsa na tuwita karamin Ministan Kwadago da samar da ayyuka na kasar Festus Keyamo,ya ce an kammala dukkan shirye-shirye na kaddamar da daukar ma’aikatan, kuma za’a dauki mutum dubu 1 a kowacce karamar hukuma dake kasar nan.

Za’a biya naira dubu 20 a matsayin alawus ga ma’aikatan wucin gadin a kowanne wata,  tsawon watanni 3 da za’ayi ana shirin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!