Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari ya ce ya zama wajibi Najeriya ta ciyo bashi daga kasashen waje

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnatin sa ta rika ciyo bashi daga kasashen ketare matukar ana son a magance matsalar da kasar nan ke fama da shi.

Shugaba Buhari ya bayyana hakan ne lokacin da yake ganawa da kwamitin bayar da shawara kan tattalin arziki a birnin tarayya Abuja jiya Talata.

Har ila yau, Muhammadu Buhari ya ce, ciyo bashin kudaden zai taimaka wajen samar da titina a kasar nan da samar da layukan dogo wanda za su taimaka wajen ceto da rayuwar al’ummar kasar nan daga fadawa cikin mawuyacin hali.

Shugaba Buhari y ace babu abinda al’ummar kasar nan a yanzu ke fatan samu sama da ayyukan raya kasa da zai kara bunkasa tattalin arzikin kasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!