

Rahotanni daga Arewa maso Gabashin Najeriya, sun nuna cewa, ƴan ta’addan ISWAP sun kai hari sansanin soji a garuruwan Banki da Freetown da ke kusa da...
Shugaban mulkin sojin Sudan ya yi watsi da kiran da Amurka ta jagoranta na tsagaita wuta na wucin-gadi ta yadda za a ci gaba da tattaunawar...
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da cewa za ta fara kakaba tarar kuɗi kan duk wanda aka samu da aikata ayyukan da suka saba da ɗa’a...
Wani jagoran farar hula a wani yanki na Darfur na kasar Sudan da ke ƙarƙashin ikon ‘yan tawaye ya ce an gano gawarwaki 270, bayan zaftarewar...
Wani farmaki da Dakarun sa kai na RSF suka kai a yankin El-Fasher na kasar Sudan ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 7 tare da raunata wasu...
Hukumomi a kasar Nijar sun ce ambaliyar Ruwa ta hallaka mutame 47 tare da raba fiye da mutum 56,000 da gidajensu a Jamhuriyar Nijar. Ambaliyar...
Babban sakataren Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres, ya bukaci da a gaggauta tsagaita wuta a Gaza, bayan da Isra’aila ta ce ta fara kai farmaki domin...
Shugaban gwamnatin Sojin Sudan Janar Abdel Fattah al-Burhan ya sanar da sanya ilahirin ƙungiyoyin sa-kai da ke tallafawa yaƙin ƙasar cikin rundunar Soji a wani yunƙuri...
Rahotonni na nuni da cewar mamakon ruwan sama mai dauke da ƙanƙara da wasu yankunan jihar Damagaram na Jamhuriyyar Nijar ya fuskanta ya lalata tarin gonaki...
Rikici ya sake ɓarkewa a gabashin Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo tsakanin ƴan tawayen AFC da na M23 da kuma dakarun sojin Congo masu samun goyon bayan ƙungiyar...