Ƙungiyar tarayyar Afirka ta dakatar da ƙasar Sudan daga cikinta har sai an dawo da mulkin farar hula a ƙasar. Ƙungiyar ta ce juyin mulkin da...
Gwamnatin Tunisia ta ce daga yanzu ya zama dole dukkanin ‘yan ƙasar da kuma baƙi su nuna shaidar karbar allurar rigakafin cutar COVID-19 kafin shiga wuraren...
Shugaban Turkiyya Recep Tayyib Erdogan ya janye barazanar sa na korar wasu jakadun kasashen Turai 10 sakamakon zargin su da matsawa gwamnatin sa lamba. Musamman na...
Tsohon shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana shirin ƙaddamar da dandalin sada zumunta a internet na ƙashin kan sa. Samar da dandalin zai mayar da hankali...
Miliyoyin masu amfani da kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram da kuma Whatsapp ne a Nijeriya suka shiga halin rashin jin dadi bayan da shafukan suka...
Mamallakin Kamfanin facebook Mark Zuckerberg, ya samu tawaya a dukiyarsa da kimanin dalar Amurka biliyan bakwai. Hakan ya biyo bayan rufe shafukan sada zumunta da aka...
Tsarin banki a Afghanistan na neman durkushewa, kamar yadda wani shugaban ɗaya daga cikin manyan bankunan ƙasar ya bayyana. Shugaban bankin Musulunci na Afghanistan, Syed Moosa...
Sakatare Janar na Majalisar ɗinkin duniya Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa akan yadda ake fuskantar rashin hadin kai tsakanin manyan kasashen duniya. A cewar sa,...