

Bankin raya Ƙasashen Afirka AFDB, ya sanar da shirinsa na tallafa wa manoma sama da miliyan biyu a Jamhuriyar Nijar,...

Majalisar Wakilai, ta amince da dokar gyaran hukumar Bincike da ci gaban albarkatun ƙasa watau Raw Materials Research and Development Council, wadda ta tanadi cewa dole...

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa, jiharsa ta fara fitar da kayayyakin robobi zuwa ƙasashen duniya. Gwamnan, ya bayyana hakan a matsayin...

Hukumar kula da ingancin kayayyaki ta kasa SON, shiyyar Kano, ta bi sahun sauran kasashen duniya wajen gudanar da Bikin ranar tabbatar da inganci da daidaito...

Hukumar kula da gasa da kare haƙƙin masu sayen kayayyaki ta Tarayya FCCPC, ta sha alwashin sanya ido kan kamfanoni da ayyukansu har ma da mutanen...

Gwamnatin tarayya ta bayyana alhininta dangane da fashewar wata tankar man fetur a garin Essa da ke karamar hukumar Katcha a jihar Neja, da ta yi...

Majalisar Wakilai, ta kuduri aniyar shiga tsakani a rikicin da ya barke tsakanin kungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas PENGASSAN da Kamfanin mai na...

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta amince da ƙudurin kula da ayyukan ’yan gwangwan a faɗin jihar, domin kare muhalli da hana lalacewar kadarorin gwamnati da na...

Hukumar Kula da gasa da kare haƙƙin masu sayen kayayyaki ta Tarayya FCCPC, ta gargaɗi masu gurɓata Kayan abinci tare da sayar da su da su...
Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan kasar nan NPA ta ce damar makin da Najeriya ke da su a birnin tarayya Abuja na bunkasa harkokin Noma...