

Jami’ai a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun ce aƙalla masu hakar ma’adinai 32 ne suka mutu bayan da wata gada ta...
Kungiyar masu masana’antu na Najeriya MAN, ta buƙaci gwamnatin tarayya da hukumar kula da ingancin abinci da magunguna NAFDAC, da su soke dokar da ta haramta...
Hukumar kula da gasa da kare hakkin masu siyan kayayyaki ta tarayya FCCPC, ta kulle wasu shaguna da kuma manyan rumbunan adana kaya wadanda ke makare...
Bankin raya Ƙasashen Afirka AFDB, ya sanar da shirinsa na tallafa wa manoma sama da miliyan biyu a Jamhuriyar Nijar, don bunƙasa harkar noma a ƙasar....
Majalisar Wakilai, ta amince da dokar gyaran hukumar Bincike da ci gaban albarkatun ƙasa watau Raw Materials Research and Development Council, wadda ta tanadi cewa dole...
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa, jiharsa ta fara fitar da kayayyakin robobi zuwa ƙasashen duniya. Gwamnan, ya bayyana hakan a matsayin...
Hukumar kula da ingancin kayayyaki ta kasa SON, shiyyar Kano, ta bi sahun sauran kasashen duniya wajen gudanar da Bikin ranar tabbatar da inganci da daidaito...
Hukumar kula da gasa da kare haƙƙin masu sayen kayayyaki ta Tarayya FCCPC, ta sha alwashin sanya ido kan kamfanoni da ayyukansu har ma da mutanen...
Gwamnatin tarayya ta bayyana alhininta dangane da fashewar wata tankar man fetur a garin Essa da ke karamar hukumar Katcha a jihar Neja, da ta yi...
Majalisar Wakilai, ta kuduri aniyar shiga tsakani a rikicin da ya barke tsakanin kungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas PENGASSAN da Kamfanin mai na...