Gwamnatin tarayya ƙarƙashin ma’aikatar albarkatun Noma ta tarayya ta rufe wasu kamfanonin samar da taki gida 4 a Kano. An rufe kamfanonin ne sakamakon kama su...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya buƙaci ƴan kasuwa da su ci gaba da riƙe martabar jihar ta fannin kasuwanci da ta shahara...
Ƙungiyar dillalan man fetur ta ƙasa mai zaman kanta IPMAN reshen jihar Kano ta ce, ƙarancin man fetur da aka samu a kwanakin nan yana da...
A yau Laraba ne ake sa ran shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar Abuja domin halartar bikin EXPO 2020 a Dubai da ke Hadaddiyar Daular Larabawa....
Gwamnatin tarayya ta ce, kamfanin Twitter ya amince da dukkanin sharuɗɗan da ta gindaya masa gabanin ci gaba da gudanar da ayyukan sa a Najeriya. Ƙaramin...
Gwamnatin tarayya ta bayyana yiwuwar dawo da zirga-zirgar jiragen sama tsakanin Najeriya da hadaddiyar daular Larabawa. Wani jami’i a kwamitin yaki da cutar corona na shugaban...
Ƙungiyar ƴan jari bola ta kasa tace rashin masana’antun da suke sayan kayansu a arewacin Najeriya ne yasa suke kai wa kudu. Ƙungiyar ta kuma ce,...
Ƙungiyar dillalan Man Fetur ta ƙasa IPMAN reshen jihar Kano ta gargaɗi mutanen da suke sayan man Fetur su ajiye a gida. Shugaban ƙungiyar Alhaji Bashir...