Connect with us

Kasuwanci

Majalisar Wakilai za ta shiga tsakani a rikicin PENGASSAN da Dangote

Published

on

Majalisar Wakilai, ta kuduri aniyar shiga tsakani a rikicin da ya barke tsakanin kungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas PENGASSAN da Kamfanin mai na Dangote, wanda ya haifar da tsaikon rarraba mai a fadin Najeriya.

Ɗaukar wannan mataki ya biyo bayan kudirin gaggawa da ‘yan majalisar Alhassan Ado Doguwa daga Kano da Abdussamad Dasuki daga Sakkwato suka gabatar.

Majalisar ta jaddada muhimmancin masana’antar Dangote ga ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ta bukaci da a kare masu zuba hannun jari daga rikicin ƙungiyoyin ma’aikata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!