Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta mayar wa iyayen daliban makarantar Fityatul Qur’anil Murattal, da ke unguwar Dukawuya kudaden...
Majalisar dokokin Kano ta yi dokar kafa hukumar kula da Manyan Allunan talla da tsaftace harkar tallace-tallace a kafafan yada labaran Kano, domin Samarwa da gwamnati...
Kungiyar nan mai zaman kanta, mai rajin bunƙasa harkokin Fasahar sadarwa ta Smartclicks Teach-Wellness, ta buƙaci dukkan masu ruwa da tsaki da su bayar da fifiko...
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya kaddamar da kungiyar masu tallata aiyukan gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf a Ƙafar X Yayin...
Yayin da ake ci gaba da fuskantar matsalolin ɗumamar yanayi a duniya, kamfanin bunƙasa harkokin Noma na Tourba, ya gudanar da taron masu ruwa da tsaki...
Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar kafa Rundunar tsaro mallakin gwamnatin jihar nan, bayan daukar tsawon lokaci ana dambarwa a majalisar kan sadarar dokar da...
Majalisar dokokin Kano tayi All.. wadai da kalaman shugaban jami’ar Bayero Farfesa Sagir Adamu Abbas, wanda yace jami’ar ba zata saurara ba wajen daukar matakan rushe...
Majalisar dokokin Kano ta yi dokar cin tarar naira dubu 25 ga duk wanda aka kama da tofar da yawu, majina, yin bahaya ko zubar da...
Gwamnatin jihar kano ta dawowa da al’ummar garin Riruwai dake ƙaramar hukumar Doguwa wata makaranta mallakin gwamnati da wani kanfanin haƙar ma’adanai ya mayar da ita...
Masana ilimin muhalli da zamantakewar dan Adan sun ce samar da tsaftataccen ruwa ga al’umma zai rage yawan cutuka da ake samu. Dakta Musa Abdullahi Sufi...