Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB, ta ce ta saki sakamakon jarrabawar dalibai 11,161...
Hukumar dake lura da hasashen masana yanayi ta kasa NiMet ta yi hasashen cewar za a samu ruwan sama mai karfi tare da Tsawa na tsawon...
Gwamnatin Kano ta umarci shugabanin kananan hukumomin 44 na jihar da su samar da kwamitocin da zasu lura da saka naurorin Taransfoma guda dari biyar da...
Ɗan takarar jam’iyyar Labour Party LP a zaben shekarar 2023 Peter Obi, ya ce zai nemi takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 domin kawo ƙarshen mulkin...
Mai magana da yawun majalisar dattijai, Sanata Yemi Adaramodu, ya bayyana cewa har yanzu ba su karɓi kwafin hukuncin kotu na gaskiya ba, dangane da shari’ar...
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta bayyana cewa za ta koma majalisar dattijai a gobe Talata, bayan hukuncin kotu da ya soke dakatarwar da aka yi mata. ...
Ɗan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Liverpool da kasar Portugal, Diogo José Teixeira da Silva, wanda aka fi sani da Diogo Jota, ya rasu...
Gwamnatin jihar kano ta umarci masu gudanar da sana’ar gwangwan a da su dakatar da sayo kayayyakin daga yankin Arewa maso Gabas sakamakon iftila’in da aka...
Kwalejin shari’ar Musulunci ta Aminu Kano, watau Legal ta rantsar da dalibai 848 wadanda ke yin karatun Digiri na farko wanda makarantar ke gudanarwa a karkashin...
Gwamnatin Tarayya, ta buɗe cibiyar bunƙasa fasahar zamani da ta gina a nan Kano domin ƙara buƙasa harkokin fasahar sadarwa a faɗin Najeriya. Da ya...