Rundunar Ƴan sandan Jihar Kano, ta kama mutane 33 da ta ke zargin su da aikata ayyukan daba. Jami’in hulda...
Rundunar Sojin kasar nan ta Operation Fansar Yamma ta ceto wasu mutane 50 da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su tare da ƙwato shanu 32...
Hukumar kula da jin dadin alhazai ta Jihar Yobe, ta bayyana cewa, ta yi wa maniyyata dubu daya da goma Bizar shiga kasar Saudiyya domin gudanar...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci zaman majalisar zartaswa na farko a sabon gidan gwamnati dake rukunin gidaje na Khalifa Isiyaka Rabi’u da...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta kama miyagun kwayoyi da tabar Wiwi da kudinsu ya haura naira Biliyan daya. Hukumar...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya ce sauya jam’iyya zuwa Social Democratic Party (SDP) ya samo asali ne daga bukatar kafa wata sabuwar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta gudanar da ayyukan gina manyan tituna guda Uku a cikin kwaryar birni da kewaye. Kwamishinan ayyuka da gidaje...
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya sanar da dakatar da Sarkin Daware, Alhaji Hassan Ja’afaru, ba tare da kayyade lokaci ba bisa zarginsa cin hanci da...
Hukumar Kula da ma’aikatan Shari’a ta jihar Kano ta dakatar da magatakardun Kotu biyu tare da yin jan kunne ga wasu alkalan kotunan shariar Musulunci guda...
Kungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International, ta zargi gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da gaza kare rayukan ‘yan Najeriya. Wsannan zargi dai na zuwa...