Hukumar Jin Dadin alhazai ta Jihar Kano ta fara rabon kayayyakin aikin Hajjin bana ga maniyyata da za su tafi kasa mai tsarki. Shugaban hukumar Alhaji...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya dawo gida Najeriya bayan da ya kammala ziyarar aiki ta kusan makonni uku a nahiyar Turai, inda ya gudanar da...
Hukumar da ke lura da gasar ta Serie A ta ƙasar Italiya, ta sanar da ɗage wasu wasanni na sakamakon rasuwar marigayi Fafaroma Francis. Rahotonni sun...
Fadar shugaban kasa ta ce, shugaba Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya a yau Litinin bayan kwashe kusan mako uku da yin balagura. Mai magana...
Tsohon mashawarcin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu kan harkokin siyasa, Dakta Hakeem Baban Ahmed, ya bayyana cewa babu wani dan siyasa da zai iya lashe kujerar...
Gwamnatin jihar Kano, ta kaddamar da sabon shirin bunkasa harkokin noman rani da na damuna ta hanyar bai wa manoman da za su ci gajiyar shirin...
Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kama hodar Iblis mai tarin yawa da aka boye cikin wasu Littattafan Addini, ta kuma...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta bayyana Kano a matsayin jiha ta biyu a matsayin jahohin Najeriya da ke da...
Shugaban gammayar ƙungiyoyin ƴan kasuwar Kantin Kwari Musa Umar Sanda Arzai, ya ce maganar cefanar da ofishin jami’an kashe gobara na kasuwar ba gaskiya bane biyo...
Wasu ƴan kasuwar Kantin Kwari, sun yi barazanar kulle kasuwar matukar gwamnatin Kano ba ta mayar musu da ofishin jami’an kashe gobara na kasuwar da suke...