A kasashen da suka ci gaba malaman addini nada rawar takawa a fannin siyasar kasashen. Dr Ibrahim Ilyasu ya ce “akwai gyare-gyare da dama Daya kamata...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya NDLEA ta ce, ‘nan gaba kadan za a samar da dokar da zata tilastawa duk wani dan...
A jiya ne kotun da’ar ma’aikata ta Najeriya da ke zamanta a Kano ta baiwa gwamnatin Kano umarnin mayar da tsohon shugaban hukumar karbar korafe-korafe da...
Cibiyar yaki da cututtuka masu yaduwa ta Najeriya NCDC ta ce mutane 216 ne suka kamu da cutar mashako wato diphtheria a turance a jihohin Kano,...
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar, ya bukaci shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari da ya dauki matakan gaggawa na shawo kan wahalar da jama’a...
Gwamnatin Kano ta ce zata rufe wurin sana’ar duk wanda ya ƙi karɓar tsohon kuɗi a hannun jama’a. Shugaban Hukumar kula da Zirga-zirga Ababen Hawa ta...
Gobarar dai ta tashi ne da misalin 12 da rabi na rana a Dantata Plaza shaguna mai hawa daya a unguwar Sharada phase ll kusa da...
Shugaban jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Sagir Adamu Abbas ya yi kira ga mawadatan kasar nan da su kasance masu tallafawa jami’o’i domin ganin an...
Gwamnatin Najeriya ta ce, za ta mutunta umarnin da Kotun Kolin kasar nan ta bayar na kara wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun kudi na naira...
Dan wasan gaba na kasar Portugal Cristiano Ronaldo ya zura kwallo ta 500 a wasannin Lig da ya fafata a kungiyoyi daban daban a Duniya, bayan...