Kungiyar masu sayar da magunguna ta jihar Kano, ta bukaci gwamnati data kara musu wa’adin data dibar musu kafin komawar su, kasuwar Dan Gauro. Salisu...
Shugaban Bankin Akinwumi Adeshina zai zuga jarin dala biliyan goma don farfado da fannin abinci a Afrika Akinwumi Adeshina ya bayyana yayin taron daya gudana a...
Masanin tattalin arzikin a jami’ar tarayya dake Dutsen jihar Jigawa Dakta Abdul Nasir Turawa Yola ya ce, ‘karancin hada-hadar kudi da aka samu a yan kwanakin...
Babban bankin ƙasa CBN, ya ce, zai ci gaba da sauya wa mazauna yankunan karkara kuɗi a hannu domin sauƙaƙa musu samun sababbin kuɗin. Mataimakin Daraktan...
Ba za muyi kasa a gwiwa ba, wajen ciyar da Ilimisu gaba, tare da Samar da kayyakakin koya da koyarwa. Alumma na samun ci gaba da...
Kwararowar hamad nada nasaba da bishiyoyin da aka sarewa ba tare da an shuka wasu ba. Dakta Bashir Bala Getso ne ya bayyana hakan, yayin tattaunawarsa...
Babbar kotu a jihar Kano karkashin jagorancin mai Justice Usman Na’abba, ta tsawaita wa’adin dakatar da gwamnatin jihar Kano da kuma kamfanin tunkudo wutar lantarki ta...
Shugaban kasar Nijeriya Muhammadu Buhari ya fara ziyarar aiki ta kwanaki biyu a Jihar Katsina domin kaddamar da wasu ayyuka da gwamnatin jihar ta aiwatar. Daga...
Gwmanan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kori dakataccen shugaban hukumar karbar korafe-korafe da hana cin hanci da rashawa Barrister Muhuyi Magaji Rimingado daga shugabancin hukumar....
Majalisar masarautar Rano, ta buƙaci babban bankin ƙasa CBN da ya ƙara wa’adin daina amfani da tsofaffin kuɗin ƙasar nan. Sakataren masarautar Alhaji Sani Haruna Rano,...