

Yan bindiga sun kai hari a makarantar sakandaren ‘yan mata ta gwamnati GGCSS, Maga, a yankin Danko Wasagu na Jihar Kebbi, inda suka kashe mataimakin shugaban...
Jami’ai a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun ce aƙalla masu hakar ma’adinai 32 ne suka mutu bayan da wata gada ta ruguje a wata mahaƙar ma’adinan cobalt...
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa, yankin Arewacin Nijeriya na da kwararru da hazikan Mutane da za su iya magance matsalolin rashin ci gaba da...
Gwamnatin tarayya ta jaddada umarninta ga rundunar soji kan ba za dakaru cikin dazuka tare da domin ci gaba da yin farautar yan ta’adda da suka...
Wasu rahotanni daga Najeriya sun ce sojan da ya yi cacar baka da ministan Abuja, Laftanar Ahmed Yerima ya tsallake rijiya da baya da yammacin ranar...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu na shirin fitar da jerin sunayen jakadu da za su wakilci Nijeriya a manyan kasashe cikin makonni masu zuwa, a cewar majiyoyi daga...
Gwamnan jihar Taraba a tsakiyar Najeriya ya sanar da cewa zai fice daga jam’iyyar PDP mai adawa zuwa APC mai mulkin kasar a ranar Laraba mai...
Babbar jam’iyyar hamayya a Najeriya, PDP ta sanar da korar ministan Abuja, Nyesom Wike, da wasu jiga-jiga daga cikinta, saboda abin da ta kira yi wa...
Rundunar sojan sama ta Najeriya ta ce ta yi nasarar kashe ‘yanfashi da dama a garin Tsafe na jihar Zamfara bayan yi musu kwantan bauna ta...
Shugaban Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Kano (SEMA), Isyaku Abdullahi Kubaraci, ya ce hukumar ta gano yawan mutanen da ke fama da matsalar tabin hankali...