Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce tukunyar Gas ce ta fashe ta Bomb kamar yadda ake zargi. Kwamishinan yan sandan Sama’ila Shu’aibu Dikko ne ya...
Rahotanni na nuna cewa an samu fashewar wani abun mai ƙara a Sabon Gari a Kano. Da safiyar yau ne dai aka jiyo ƙarar wani abu...
Hukumar yaƙi da rashawa ta ƙasa EFCC ta cafke babban Akanta Janar na ƙasa Ahmed Idris bisa zargin almundahanar kuɗi Naira Biliyan Tamanin. Hakan na cikin...
Ƴan bindiga sun hallaka mutane Bakwai a garin Ƙarfi na ƙaramar hukumar Takai da ke Kano, tare da sace Dagacin garin. Wani ɗan uwan Dagacin da...
Ana zargin wani jami’in gidan gyaran gidan hali da harbe wani mutum a Goron Dutse. Rahotanni sun nuna cewa mutumin yana gudanar da sana’a a bakin...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gayyaci Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsohon Gwamna Malam Shekarau domin ganawa da su kan shirin Shekaran na ficewa...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta musanta labarin cewa za ta janye yajin aikin da take yi nan ba da jimawa ba. Shugaban ƙungiyar mai...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya sanya hannu a kan dokar yaƙi da halarta kuɗin haram. Shugaban ya sanya hannun ne a ranar Alhamis a fadar sa...
Malamin nan Abduljabbar Kabara ya bayyanawa kotu cewa zai ci gaba da kare kansa a gabanta. Wannan dai na zuwa ne bayan da kotun ta ce...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarni ga gwamnan babban bankin Najeriya CBN Godwin Emefiele ya sauka daga muqaminsa. Baya ga gwamnan ma Buhari ya...