Malam Abduljabbar Kabara ya ce ya kori lauyoyinsa saboda sun saɓa yarjejeniyar da suka yi. Malamin ya bayyanawa kotun haka a ranar Alhamis yayin da ake...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya umurci ɗaukacin mambobin majalisar zartaswar tarayya da su ke neman takara a zaɓen 2023 su ajiye muƙaman su. Mai magana da...
Mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan manyan ayyuka na musamman ya ƙaddamar da takarar Gwamnan jihar Jigawa a shekarar 2023 a ƙarƙashin jam’iyar APC. Injiniya Ahmad...
Ƙungiyar masu jiragen sama ta Najeriya (AON) ta sanar da dakatar da ayyukanta, daga ranar Litinin 9 ga watan Mayun 2022. Shugaban ƙungiyar Alhaji Abdulmunaf Yunusa...
Kotun Koli da ke birnin tarayya Abuja, ta tabbatar da shugabancin jami’iyyar APC tsagin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da ke marawa Abdullahi Abbas baya. A zaman...
An samu musayar yawu tsakanin masu gabatar da ƙara da Lauyan Muhuyi Magaji a zaman kotun na ranar Laraba ƙarƙashin jagorancin mai shari’a Aminu gabari ....
Mai girma Falakin Shinkafi Ambasada Yunusa Hamza na yiwa ɗaukacin al’umma murnar Barka da Sallah tare da fatan za a kammala bukukuwan lafiya. Falaki yayi addu’ar...
Gwamnatin jihar Kano ta yiwa wasu ɗaurarru 90 afuwa, tare da ragewa wasu da dama shekarun da za su yi a gidan gyaran hali da tarbiyya....