Rundunar yan sandan jihar Filato ta tabbatar da kamo ɗaurarru takwas cikin wadanda suka tsere daga gidan gyaran hali na Jos sakamakon harin da ƴan bindiga...
Gwamnatin tarayya ta ce, kamfanin Twitter ya amince da dukkanin sharuɗɗan da ta gindaya masa gabanin ci gaba da gudanar da ayyukan sa a Najeriya. Ƙaramin...
Hukumar kare haƙƙin ɗan adam ta ƙasa ta alaƙanta talauci da annobar corona a matsayin abinda ya ta’azzara cin zarafin ɗan adam. Shugaban hukumar shiyyar Kano...
Gwamnatin tarayya ta yiwa kwamitin kula da harkokin ciyarwar ɗalibai a jihar Kano garambawul. Ta yadda a yanzu zai bada dama wajen sanya idanu sosai a...
Shalkwatar tsaro ta ƙasa, ta ce cikin makwanni biyu dakarun Operation Haɗin Kai sun samu nasarar hallaka sama da ƴan Boko Haram da kuma ƴan kungiyar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na jogarantar taron majalisar ƙoli kan sha’anin tsaro a fadar sa da ke birnin tarayya Abuja. Daga cikin wadanda suka halarci taron...
Majalisar dattijai ta ce, an ware sama da Naira biliyan 190 domin gudanar da ƙidayar jama’a a shekarar 2022. Kwamitin majalisar mai kula da yawan jama’a...
Allah ya yiwa sarkin tsaftar Kano Alhaji Ja’afaru Ahmad Gwarzo rasuwa. Guda daga cikin ƴaƴan sa mai suna Asma’u Ja’afaru ta tabbatar da rasuwar sa yayin...
Masanin siyasa a jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge ya ce, gazawar gwamnati ne rashin samarwa da al’ummar ta ruwan sha. A cewar...