Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana’izar fitaccen ɗan kasuwar Alhaji Aminu Dantata daga yau Litinin zuwa gobe Talata. Ministan yaɗa labaran Najeriya, Mohammed Idris...
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sauya sunan kwalejin horas da matasa harkokin wasanni zuwa sunayen tawagar ‘yan wasan Kano 22 da suka rasu a kan...
Gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, ya ce, mambobin jam’iyyar adawa ta PDP daga yankin Kudu maso Gabashin kasar na iya ficewa daga cikin jam’iyyar matukar jam’iyyar...
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya NiMet ta yi hasashen samun mamakon Ruwan sama da Guguwa mai karfi daga ranar Litinin Zuwa Laraba a fadin Ƙasa. ...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya tashi daga filin jirgin sama na Malam Aminu Kano tare da manyan jami’an gwamnati domin halartar jana’izar marigayi Alhaji...
Gwamnatin jihar Sokoto ta gargaɗi Shugabannin Makarantun Sakandire kan su guji karɓar ƙudi a hannun ɗalibai da sunan kuɗin jarrabawa. Wanann na cikin sanarwar da...
Kungiyar APC Kadangaren Bakin Tulu ta bukaci shugaban Jam’iyyar a nan Kano Abdullahi Abbas da ya gaggauta sauka daga mukamin shugabancin Jam’iyyar kafin nan da ranar...
Gwamnatin jihar Kano tace zata ɗauki matakin kare aukuwar samun ambaliyar ruwa a faɗin jihar, bayan da Hukumar kula da yanayi ta ƙasa tace za a...
Fadar Shugaban Kasa ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga mukaminsa na Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da...
Rahotanni sun bayyana cewa mutane 16 sun mutu, yayin da 400 kuma suka jikkata, inda jami’an tsaro suka kama karin matasa 61 a zanga-zangar da aka...