

Tsohon ɗan takarar gwamna a Kano a Jam’iyyar APC na shekarar 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya yi murabus daga mukaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwa Bankin bada...
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet ta yi hasashen samun hazo a wasu jihohin Arewacin Najeriya daga yau Litinin zuwa Laraba. Hakan na kunshe a ...
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya sauke dukkanin kwamishinoninsa daga mukamin su. Gwamnatin jihar ta bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa da...
Gwamnatin jihar filato ta sanya dokar hana fita ta tsawon awanni 48 a karamar hukumar Jos ta Arewa. Kwamishinar yaɗa Labarai da Sadarwa a jihar Joyce...
A yau Litinin ne rahotonni suka bayyana cewa tsohon Gwamnan Kano kana dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar NNPP a zaben 2023 Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso...
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya kafa sabon asusun tallafi na musamman domin taimaka wa sojojin Najeriya musamman waɗanda suka jikkata a bakin aiki da kuma...
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa zai gudanar da bikin cika shekaru 74 cikin sauƙi, la’akari da halin da ƙasa ke ciki da kuma...
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da shirin ziyarar bazata a asibitoci domin ƙarfafa ayyukan kiwon lafiya da inganta kula da marasa lafiya. Wannan na cikin...
Matatar mai ta Dangote ta sanar da rage farashin fetur daga naira 1,275 zuwa naira 1,200 kan kowace lita. Hakan na nufin an samu saukar...