Gwamnatin jihar Jigawa ta ce, ta kashe sama da Naira miliyan dubu biyar wajen ginawa tare da sanya kayan aiki a Sabuwar makarantar Sakandire ta musamman...
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, kuma jigo a jam’iyyar adawa ta PDP Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa nan da zuwa watanni shida jam’iyyar APC za ta...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya saki mata fursunoni takwas daga gidan gyaran hali na Goron-Dutse, inda ya biya musu tara da kuma basussukan da...
Hukumar alhazai ta kasa ta ce ya zuwa safiyar yau asabar ta yi jigilar maniyyata 2,006 zuwa ƙasa mai tsarki. Hukumar ta bayyana hakane a shafinta...
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa za ta duba hanyoyin inganta mutanen da iftila’i rayuwa ya kaisu gidan gyaran hali daban-daban a jihar....
Hukumar yin katin dan kasa NIMS ta ce za ta yiwa daliban makarantun Furamare dana sakandare katin Dankasa kyauta. Hakan na cikin wata ziyara da jami’in...
Rundunar Yan sandan Jihar Kano ta tabbatar da kama masu aikata laifuka 78 daga ranar 23 ga watan Afrilun da ya gabata zuwa yau 9 ga...
Yau Juma’a ne ake sa ran jirgin farko na maniyatan aikin hajjin bana na ƙasar nan zai tashi zuwa ƙasar Saudiyya. Hukumar alhazan ƙasar NAHCON ta...
Gwamnati jihar Kano zata kashe fiye da biliyan Goma sha daya wajen magance zaizayar kasa da samar da titi a yankin Gayawa, Bulbula da wasu gurare...
Jami’ar kimiyya da fasaha ta Aliko Dangote dake garin Wudil, ta ce nan bada jimawa ba za ta bude sashin koyar da fasahar harhada magunguna da...