Ƙudurin samar da dokar daƙile sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a jihar Kano, ya tsallake karatu na biyu a zauren majalisar dokokin Kano. Ƙudurin ya kai...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA reshen jihar Kano na ci gaba da gudanar da ayyukanta na “Operation Hana Maye” wanda kwamanda...
Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano Mohammed Ussaini Gumel, ya ziyarci Asibitin Murtala Muhammad domin tabbatar da tsaro. Rundunar ƴan sanda ce ta bayyana hakan ta cikin...
Gwamnan Ya yaba da rashin katsalandan da Shugaba Tinubu ya yi da bangaren shari’a kan karar zaben Gwamnan Kano. Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf...
Gwamnan Jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya buƙaci majalisar dokoki da ta amincewa domin ya kafa cibiyar yaki da cututtuka masu yaɗu. Gwamnan ya buƙaci...
Wasu yan bindiga a jihar Zamfara sun sace Ango da Amaryarsa da kuma karin wasu mutane biyu yayin da ake gudanar da shagali biki. Rahotonni sun...
Dan majalisar dattawa mai wakiltar Borno ta kudu sanata Ali Ndume ya ce ba zai taba zuba ido ya ga an sauya wani abu daga kasafin...
Kungiyar malaman makarantun firamare a birnin tarayya Abuja sun janye yajin aikin da suka tsunduma bayan da mahukuntan birnin suka gaza biyansu areas ba karin mafi...
Shugaban rundunar sojin saman Nijeriya, Air Marshal Hassan Abubakar ya tabbatar da daukar alhakin harin da aka kai kauyen Rukuba na karamar hukumar Doma a jihar...
Shugaban jam’iyyar APC na kasa Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya nemi gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf, na jam’iyyar NNPP ya koma jam’iyyarsu ta APC. Ganduje...