Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ƙara rantsar da sabbin kwamishinoni guda uku da majalisar dokokin jihar ta amince masa da ya naɗa su...
Hukumar kula da Zirga-zirga Ababen Hawa ta jihar Kano KAROTA ta sami nasarar cafke wasu matasa biyar suna sojojan gona da hukumar. Shugaban Hukumar KAROTA Engr....
Tsohon kwamishinan Yada Labarai na gwamnatin Gwanduje Kwamared Muhammad Garba, ya bukaci gwamnatin Kano mai ci karkashin jagorancin Engr Abba Kabir Yusuf, da ta mayar da...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta amince wa gwamna Engr Abba Kabir Yusuf, ya naɗa ƙarin mutane 25 a matsayin masu ba shi shawara na musamman. Majalisar...
Wasu daga cikin ‘yan Majalisar Dokokin Nijeriya, sun ce, Naira Biliyan Dari Biyar da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, zai kashe wajen bayar da tallafi ga...
Kungiyar kwararrun akantocin Nijeriya reshen Jihar Kano wato ICAN ta bayyana cewa ‘wasu daga cikin manyan muradun data sanya a gaba shine fito da tsari na...
‘Yan kasuwar Filin Idi da gwamnatin jihar Kano ta rushe sun garzaya zuwa babbar kotun Tarayya dake Kanon, domin ta dakatar da gwamnatin jihar da kwamishinan...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ce ‘kamawa tare da tsare dakataccen gwamnan Babban Bankin Najeriya Godwin Emefiele da DSS ke yi ya saɓa wa...
Hukumar ba da Agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA ta karbi ‘yan kasar 146 da suka makale a birnin Yamai na Jamhuriyar Nijar, dake kan hanyarsu ta...
Majalisar Dinkin Duniya ta jaddada cewa ‘za ta cimma kudirinta na kawo ƙarshen yaɗuwar cutar HIV zuwa shekarar 2030’. Sai dai ta yi gargaɗin cewa ‘rashin...