A baya lokacin tsohon shugaban Kasa Muhammadu Buhari, Sheikh Ahmed Mahmud Gumi ya sha yiwa gwamnatin tayin sulhu da ‘yan bindiga amma bai sami karbuwa ba....
Majalisar Dattawar Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasar Bola Tinubu na karɓo rancen dala miliyan 800, don gudanar da shirin samar da tallafi ga masu...
A safiyar yau ne al’ummar unguwanni Dan-tsinke da Wailari dake karamar hukumar kumbotso a Jihar Kano, suka wayi gari da wani iftila’I, na shigar masu cikin...
Kungiyar samar da abinci ta duniya Oxfam ta sake jaddada rahoton hukumar samar da abinci ta majalisar dinkin duniya FAO da ke cewa, akalla mutane miliyan...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar tsaron farin kaya da ta tuhumi dakataccen Gwamnan Babban Bankin kasa CBN Godwin Emefiele a kotu...
Gwamnatin jihar Neja ta bukaci mazauna yankunan da suka gina gidaje a kan magudanan ruwa da su yi gaggawar tashi don kaucewa ambaliyar ruwa. Mataimakin gwamnan...
Kungiyar mamallaka gine-gine da ke kan titin tsohuwar jami’ar Bayero ta Kano, sun bukaci gwamnatin jihar da ta yi biyayya ga umarnin da kotu ta yi...
Kamfanin Man Fetur na Nijeriya NNPCL, ya tabbatar da aniyarsa ta sayar da wani bangare na hannun jarinsa ga masu aniyar zuba jarin. Shugaban kamfanin na...
Hukumar ba da agajin gaggawa NEMA, ta shawarci gwamnonin Nijeriya da su kafa kananan cibiyoyin ba da agajin gaggawa, tare da karfafa ayyukan hukumomin ba da...
Hukumar yaki da fasa kwauri ta Nijeriya Kwastam, ta ce gwamnatin tarayya ta sake bude wasu iyakokin kasar nan na tsandauri guda shida ammma bisa tsauraran...