Gwamnatin tarayya ta ce babu wata kasa dake tsoma baki dangane da matakan da kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Africa ta ECOWAS ke dauka kan...
Hukumar bunkasa harkokin noma ta Afrika watto Sassakawa da kuma shirin bunkasa noma da kiwo na jihar Kano watto KSADP ta bayyana cewa tallafa wa manoma...
Hukumar tattara haraji ta jihar Kano ta ce ta magance korafi fiye da Dari biyar ciki korfe-korafe kimanin Dari shida da suka shafi alamuran karbar haraji...
Majalisar dattijai, a yau Alhamis, ta tabbatar da nadin alkalai 11 na kotun koli, bayan tantance su da kwamitin majalisar dattijai mai kula da harkokin shari’a...
Kotun ƙoli ta ce za ta sanar da ranar da za ta yanke hukuncin ƙarshe kan shari’ar gwamnan Kano tsakanin gwamna Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar...
Matatar Mai ta Fatakwal da ta dade ba ta aiki kamar sauran matatun mai da gwamantin Najeriya ta jima tana kashe kudi domin farfaɗo da su...
Rundunar ‘yan sanda jihar Kano, ta ce ta bankado wani shiri da wasu marasa kishin kasa ke yunkurin yi na kona gidan gwamnatin jihar Kano a...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta sahale ƙudurin dokar kasafin kuɗin baɗi na fiye da Naira biliyan 437 i zuwa doka. Ƙudurin kasafin, ya samu wannan nasara...
Rundunar ‘yan Jihar Jigawa ta ce, ta samu nasarar kama wasu mutane biyu da ake zarginsu da laifin hada kai da kuma bai wa wasu masu...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta karba tare da amincewa da rahoton gyaran kasafin kuɗin ƙananan hukumomi na bana. Majalisar ta amince da rahoton ne bayan da...