

Gwamnatin Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta sanar da al’umma cewa ta samu sahihan bayanan sirri daga...
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da biyan albashin watan Maris na shekarar 2026 da wuri ga dukkan ma’aikatan gwamnati a jihar, domin ba su damar yin...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke Shugaban Ma’aikatan Jiha, Alhaji Abdullahi Musa, daga mukaminsa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da...
Jam’iyyar NNPP reshen Jihar Kano ta zargi gwamnatin jihar da yi wa mambobinta muzgunawa da tsangwama ta siyasa. A wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na...
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yaba da yadda aka gudanar da zaben cike gurbi a jihar ba tare da tashin hankali ko magudi ba. Gwamnan...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ce ana samun karuwar fahimtar juna a siyasar jihar, tare da fatan rikicin masarautar Kano zai warware cikin lumana. Abba...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta samar da kayan aikin kashe gobara na zamani ciki har da tallafin jirgin...
Kwamitin gwamnatin Kano mai aikin tsaftace tashoshin mota da kasuwanni, wuraren taruwar jama’a da kuma yaƙi da kayan maye, ya ƙwato tarin miyagun ƙwayoyi da gurɓattu...
Rahotanni daga Jihar Katsina na nuni da cewa ‘yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Doma, da ke Tafoki Ward a Ƙaramar Hukumar Faskari, inda suka...
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II, ya yi kakkausar suka kan duk wani nau’i na cin zarafi ga mata da kuma auren ƙananan...