Gwamnatin jihar Kano, ta bayar da kwangilar aikin magance matsalar zaizayar kasa a yankunan Gayawa da Bulbula a kan kudi...
Mazauna gidajen ma’aikatan hukumar filin jirgin sama watau Aviation Quarters da ke nan Kano, sun bukaci gwamnatin tarayya da ta shiga tsakanin su da hukumar filin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta ce, ta shirye-shiryen gurfanar da Murja Ibrahim Kunya a gaban kotu bayan da ta sake cafke...
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano Kwamared Ibrahim Abdullahi Waiya ya kaddamar da kungiyar masu tallata aiyukan gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf a Ƙafar X Yayin...
Majalisar dokokin Kano ta amince da dokar kafa Rundunar tsaro mallakin gwamnatin jihar nan, bayan daukar tsawon lokaci ana dambarwa a majalisar kan sadarar dokar da...
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya ce, “Zan Jagoranci yiwa Hon. Ali Sani Madakin Gini kiranye daga Majalisar Tarayya, domin al’ummar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce Naira miliyan dari hudu da hamsin da daya ne akai amfani da su wajen siyan Akuyoyi dubu bakwai da dari da...
Sababbin shugabannin tsofaffin daliban makarantar Gwale Secondary na kasa Goba sun kama aiki bayan karbar handing over da su ka yi. Sabon shugaban Alhaji Mukhtar Diso...
Gamayyar kungiyoyin fararan hula a jihar Kano KCSF ta bukaci gwamnatin jihar da ta hanzarta kafa hukumar dake kula da mutane masu bukata ta musamman kamar...
Majalisar dokokin Kano ta yi watsi da rahoton da kwamitinta na harkokin addinai ya gabatar kan sunayen mutanen da Gwamna Abba Kabir Yusif ya tura mata...