Gwamnatin jihar Kano ta gargadi al’umma dasu kasance masu tsafta musamman a wannan lokacin bikin sallar layya. Kwamishinan Lafiya...
Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta kasa FRSC ta ce zata gudanar da bincike na musamman dan gano musabbabin faruwar hadarin motar da ya yi sanadiyar mutuwar...
Kungiyar kare haƙƙin ɗan adam ta Amnesty International, ta bukaci a gaggauta gudanar da bincike kan hari ta sama da dakarun soji suka kai a ƙauyukan...
Wani rahoto na mako-mako kan yanayin kyawun iskar da mutane ke shaka da gwamnatin Kano ke fitarwa, ya nuna cewa an samu gurɓatar iska a wasu...
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin samar da ayyukan yi ga Matasa a fannin kirkire-kirkire da harkokin kimiyya da fasaha musamman ga mutanan dake da wata...
Kotun tarayya da ke zamanta a Kano karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta yanke wa Yar tiktok din nan Murja Ibrahim Kunya hukuncin daurin wata...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da kashe fiye da naira miliyan dari da hamsin da daya domin sake gina Masallacin da wani matashi ya kona tare...
Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kano, a ranar Litinin, ta yanke wa wani mutum mai suna Shafi’u Abubakar, mai shekaru 38 hukuncin kisa...
Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamitin mai mutane tara domin gudanar da bincike kan zargin biyan albashi ga ma’aikatan kananan hukumomi su 379 da ba...
Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta ce ta kama wasu kayayyaki marasa Inganci a wasu kasuwanni da manyan kantinan sayar da...