

Jam’iyyar NNPP reshen Jihar Kano ta zargi gwamnatin jihar da yi wa mambobinta muzgunawa da tsangwama ta siyasa. A wata...
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yaba da yadda aka gudanar da zaben cike gurbi a jihar ba tare da tashin hankali ko magudi ba. Gwamnan...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ce ana samun karuwar fahimtar juna a siyasar jihar, tare da fatan rikicin masarautar Kano zai warware cikin lumana. Abba...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta samar da kayan aikin kashe gobara na zamani ciki har da tallafin jirgin...
Kwamitin gwamnatin Kano mai aikin tsaftace tashoshin mota da kasuwanni, wuraren taruwar jama’a da kuma yaƙi da kayan maye, ya ƙwato tarin miyagun ƙwayoyi da gurɓattu...
Rahotanni daga Jihar Katsina na nuni da cewa ‘yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Doma, da ke Tafoki Ward a Ƙaramar Hukumar Faskari, inda suka...
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II, ya yi kakkausar suka kan duk wani nau’i na cin zarafi ga mata da kuma auren ƙananan...
Wani yaro mai shekaru uku Abdura’uf Badamasi ya rasu bayan faɗawa rijiya a garin Wangara da ke Karamar Hukumar Tofa ta Jihar Kano. Ta cikin sanarwar...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa ta fara raba kwandinan zuba shara ga masu tuka baburan adaidaita sahu a sassan kwaryar birnin Kano, a wani mataki...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa zata kawo karshen rikicin masarauta da yakici yaki cinyewa a jihar kusan shekaru biyu Bayanin hakan ya fitone ta bakin...