

Rahotanni daga Jihar Katsina na nuni da cewa ‘yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Doma, da ke Tafoki Ward...
Mai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na II, ya yi kakkausar suka kan duk wani nau’i na cin zarafi ga mata da kuma auren ƙananan...
Wani yaro mai shekaru uku Abdura’uf Badamasi ya rasu bayan faɗawa rijiya a garin Wangara da ke Karamar Hukumar Tofa ta Jihar Kano. Ta cikin sanarwar...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa ta fara raba kwandinan zuba shara ga masu tuka baburan adaidaita sahu a sassan kwaryar birnin Kano, a wani mataki...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa zata kawo karshen rikicin masarauta da yakici yaki cinyewa a jihar kusan shekaru biyu Bayanin hakan ya fitone ta bakin...
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf zai koma jam’iyyar APC, mai mulkin kasa a gobe Litinin 26 ga watan Janairun 2026. A ranar Juma’a ne gwamnan...
Jam’iyyar NNPP ta soki matakin da gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ɗauka na ficewa daga jam’iyyar, inda ta bayyana matakin a matsayin rashin...
Rundunar ’Yansanda ta jihar Kano ta kama mutane uku da ake zargi da hannu a kisan gillar wata uwa da ’ya’yanta shida da aka yi a...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ƙaddamar da biyan kuɗaɗen garatuti ga tsoffin kansiloli 1,371 da suka yi aiki a lokacin tsohuwar gwamnati a...
Gwamnatin tarayya ta ce, za ta kammala aikin titin Wuju-wuju cikin watanni 24. Ƙaramin ministan ayyuka da gidaje, Yusuf Abdullahi Ata, ne ya bayar da wannan...