Kungiyar tuntuba ta Dattawan Arewa ACF, ta bayyana rasuwar Alhaji Aminu Dantata, a matsayin babban rashi ga mutanen Arewa da ma Najeriya baki daya. Wata...
Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana’izar fitaccen ɗan kasuwar Alhaji Aminu Dantata daga yau Litinin zuwa gobe Talata. Ministan yaɗa labaran Najeriya, Mohammed Idris...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya tashi daga filin jirgin sama na Malam Aminu Kano tare da manyan jami’an gwamnati domin halartar jana’izar marigayi Alhaji...
Kungiyar APC Kadangaren Bakin Tulu ta bukaci shugaban Jam’iyyar a nan Kano Abdullahi Abbas da ya gaggauta sauka daga mukamin shugabancin Jam’iyyar kafin nan da ranar...
Gwamnatin jihar Kano tace zata ɗauki matakin kare aukuwar samun ambaliyar ruwa a faɗin jihar, bayan da Hukumar kula da yanayi ta ƙasa tace za a...
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya bayyana kudurin gwamnatinsa na ƙarfafa alaƙa da kasashen Sin da Faransa a matsayin wata hanya ta jawo ci...
Kwamitin amintattu na ƙungiyar tsofaffin ɗalibai da kuma na al’umma gatan makaranta SBMC na Sakandaren Maza da ta mata na Mai Kwatashi da ke unguwar Sabon...
Gwamnatin jihar Kano, ta karyata jita-jitar cewa ta fara karɓar takardun masu neman tallafin karatu zuwa ƙasashen waje da cikin gida karkashin shirin “1001 scholarship program”....
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa al’ummar Unguwannin Tal’udu da Sani Mainagge da Kabuga waɗanda aikin Gadar Sama ya shafi gidajensu wa’adin fara kwashe kayansu domin...
Rundinar yan sandan Kano ta bada Umarnin farauto mata yan Daba a duk inda suke a fadin Jihar nan. Kwamishinan Yan sandan Kano Cp Ibrahim...