

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, jihar za ta dauki likitoci aiki dai-dai daga kananan hukumomi 44 na jihar, don bunkasa yanayin kiwon...
Kungiyar masu masana’antu ta kasa MAN ta bayyana cewar karin kudaden haraji da gwamnati ta yi a yan kwanakin nan na iya haddasa barazanar durkushewar masana’antu...
Wata kungiyar mai rajin wayar da kan jama’a kan yadda za su yi amfani da shafin Intanet ta kyakkyawar hanya mai suna Smart clicks and initiate...
An bayyana rashin amfani da fasahar zamani yadda ya kamata a matsayin dalilan da suke habaka rashin tsaro a fadin Nijeriya. Wani masanin halayyar dan adam...
Daga Shamsu Da’u Mataimakin shugaban jami’ar Yusuf Maitama Sule yayi kira ga kungiyoyin tsofaffin dalibai da suyi hobbasa wajen taimakon karatun mata tare da samar da...
Mai martaba sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na biyu ya ja hankalin mutane da suke kalubalanta magangannu da yake kan kare hakkin mata, da su koma...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya zayyanu wasu dalilan da suka sanya ba zai tsuma baki kan rikicin masarautar Kano ba. Muhammadu Buhari ya bayyana hakan ne...
Gwamnatin tarayya ta nada mai baiwa gwamnan Kano shawara dorewar cigaban karni Habibu Yahya Hotoro a matsayin shugaban shirin na shiyyar Arewa maso yamma. Wannan dai...
Daga Shamsu Dau Abdullahi Wani hadari mota daya auku a safiyar yau akan titin Zaria Road a nan Kano ya haddasa asarar dukiyoyi da dama baya...