

Yayin da aka fara gudanar da bikin makon abinci na duniya a yau Alhamis, Kungiyar Alkhairi Orphanage and Women Development AOWD da ke da ofishi a...
Rundunar ‘yan sanda ta bayyana damuwa kan koma-baya da tsaiko da ake samu tsakanin jami’an ‘yan sanda da lauyoyi wajen aiwatar da umarnin kotu (court orders)....
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya amince da samar da sabon gidan Ruwa a garin Taluwaiwai, da ke yankin karamar hukumar Rano. Kwamishinan ma’aikatar albarkatun...
Hukumar lura da gidan Ajiya da gyaran Hali na Kasa reshen Jihar Kano ta ce canjin da akayiwa Malam Abduljabar Nasiru Kabara daga Gidan Ajiya da...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta kama wata mata da ake zargi da tara matasa a gidanta domin aikata badala a yanki Hotoro Walawai da ke...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta ce zata dauka kara, kan hukuncin da kwamitin shirya gasar cin kofin Firimiya ta Najeriya NPFL ya dauka a...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu matasa maza da mata su biyar bisa zargin gudanar da bikin aure ba tare da amincewar iyaye ko...
Hukumar NDLEA ta kama wani ɗan kasuwa mai suna Ejiofor Godwin Emeka, ɗan shekara 52, a filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano bayan gano kullin...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da mutuwar yara biyu sakamakon nutsewa a wata Kwalbati da ke garin Hayin Yawa Gada da ke yankin...
Ma’aikatar shari’a ta Kano ta bukaci alkalai da su kawo karshen cin koson mutane da ake samu a gidajen yarin jihar ta hanyar kammala...