Wata Kotun Shari’ar Musulunci da ke zamanta a Kano, a ranar Litinin, ta yanke wa wani mutum mai suna Shafi’u Abubakar, mai shekaru 38 hukuncin kisa...
Gwamnatin jihar Kano ta kafa wani kwamitin mai mutane tara domin gudanar da bincike kan zargin biyan albashi ga ma’aikatan kananan hukumomi su 379 da ba...
Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta ce ta kama wasu kayayyaki marasa Inganci a wasu kasuwanni da manyan kantinan sayar da...
Hukumar kura da Zirga-zargar ababen hawa ta Kano KAROTA, ta gargadi masu kasa kayayyakin sayarwa a gadar sama da ke Sabon Titin Ɗorayi. Mataimakin Shugaban...
Hukumar kula da zirga zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta ce za ta fara yin amfani da sababbin dabarun zamani wajen fannin bayar da...
Hukumar Hisbah ta jihar kano, ta sha alwashin sanya kafar wando daya da duk masu gudanar da sana’ar DJ musamman masu yin amfani da kalaman da...
Hukumar tace fina-finai da dab’i ta jihar kano, ta ce ta na da hurumi akan duk wani fim da ake haskawa a kafar Youtube da kuma...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ba za ta lamunci Jan kafa ba wajen ajiye mutanen da ake tuhuma da laifi a gidan gyaran hali na shekaru...
Gwamnatin Kano ta ce ta nemi hadin kan kungiyoyin aikin gayya wajan ya she maguda nan ruwa tare da kwashe dagwalo a fadin jihar. Kwamishinan Muhalli...
Gwamnatin jihar Kano, ta sanar da hana gudanar da bikin Ƙauyawa wanda ake kira da Ƙauyawa Day wanda ake yi yayin bikin aure. Shugaban hukumar tace...