

Hukumar NDLEA ta kama wani ɗan kasuwa mai suna Ejiofor Godwin Emeka, ɗan shekara 52, a filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano bayan gano kullin...
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da mutuwar yara biyu sakamakon nutsewa a wata Kwalbati da ke garin Hayin Yawa Gada da ke yankin...
Ma’aikatar shari’a ta Kano ta bukaci alkalai da su kawo karshen cin koson mutane da ake samu a gidajen yarin jihar ta hanyar kammala...
Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta bayyana damuwa kan yadda wasu daga cikin ma’aikatan da ke aikin rigakafin cututtukan Measles da Rubella ke gudanar da...
Rundunar ƴan Sandan Jihar Kano ta ce, ta kama mutum 21 da ake zargi da yunkurin tayar da tarzoma yayin bikin Maukibi da aka gudanar cikin...
Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya tabbatar da cewa gwamnatin sa za ta ci gaba da baiwa bangaren ilimi fifiko domin inganta jihar...
Tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Badamasi Babangida (IBB) ya bayyana kudirinsa na ci gaba da tallafawa ayyukan cigaba a fadin kasar nan. Ya bayyana haka...
Da safiyar yau ne aka gudanar da jana’izar tsohon ma’aikacin gidan Radio Freedom Marigayi Aliyu Abubakar Getso wanda ya rasu da Asubahin yau Lahadi a nan...
Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwan kasar nan NPA ta ce damar makin da Najeriya ke da su a birnin tarayya Abuja na bunkasa harkokin Noma...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya ce, nan da karshen wata mai kamawa gwamnatinsa za ta kammala biyan dukkan hakkokin tsoffin Kansilolin Kano da...