

Kotun majistire mai lamba 58 ƙarƙashin mai shari’a Aminu Gabari ta aike da tsohon Kwamishinan ayyuka na jihar Kano Injiniya Ma’azu Magaji Ɗan Sarauniya zuwa gidan...
Ana fargabar rasa ran wani direban mota sakamakon gudun wuce Sa’a da yake yi a safiyar ranar Asabar. Haɗarin ya faru ne a titin Goron Dutse...


Kotun majistret mai lamba 58 ƙarkashin mai Shari’a Aminu Gabari ta yi umarnin a tsare injiniya Mu’azu Magaji Ɗan Saruaniya a asibitin Ƴan sanda. Tun da...
Kotu ta bada umarnin mayar da tsohon kwamishinan Ayyuka na Jihar Kano Injiniya Mu’azu Magaji Ɗan Saruniya zuwa Asibitin ƴan sanda domin kula da lafiyar sa....
Wata Kotu a nan Kano ta Umarci ɗan Sandan Kotu daya kamo Mata jarumin wasan kwaikwayon nan Sadik Sani Sadik. Kotun shari’ar musulunci da ke Zamanta...
Ƴan sanda sun kama tsohon kwamishina aiyuka da raya birane na jihar Kano Engr Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya jim ƙaɗan bayan kammala tattaunawarsa da gidan talabijin...
Masu garkuwa da mutane sun sako mahaifiyar shugaban marasa rinjaye na majalisar dokokin jihar Kano Isyaku Ali Ɗanja. Ɗan majalisar ne ya tabbatarwa da Freedom Radio...
Direban Adaidaita sahun nan Abdulwahab Jibrin da hatsarin jirgin ƙasa ya rutsa da shi a nan Kano ya rasa ransa. Abdulwahab ɗan asalin unguwar Ƙofar Nassarawa...
An yi jana’izar ƴan kasuwa 9 na ƙaramar hukumar Gaya a nan Kano da suka rasa ransu jiya Litinin a wani hatsarin Mota. Gidan Rediyon jihar...