Tun bayan da aka fara kada gangar siyasar tunkarar babban zaben badi a Najeriya, tuni masu neman takara suka fara bayyana aniyar su ta tsayawa takara...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ayyana dokar takaita zirga-zirga na tsawon sa’o’i 24 a ƙananan hukumomin Jema’a da Kauru. Wannan dai ya biyo bayan shawarar da hukumomin...
Ma’aikatar lantarki ta ƙasa ta ce ta shawo kan matsalar rashin wutar da aka fuskanta a farkon makon nan. Ministan Lantarki Injiniya Abubakar D. Aliyu ne...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci gwamnan jihar Ebonyi Dave Umahi da mataimakinsa Eric Kelechi Igwe da su gaggauta ficewa daga ofishinsu bayan...
Jam’iyyar APC ta kasa ta rantsar da zababben shugaban jam’iyyar na Kano Abdullahi Abbas. An rantsar da Abdullahi Abbas ne a ranar litinin a Abuja jim...
Hukumar jindaɗin Alhazai ta jihar Kano ta ce, hukumar kula da aikin hajji ta ƙasa NAHCON ta sanar da ita cewa a bana za’a gudanar da...
Hukumar KAROTA a jihar Kano ta ce, daga ƙarshen watan Maris na 2022 za ta haramtawa duk direban adaidaita sahun da bai sabunta lasisinsa ba hawa...
Ƙasar Saudi Arabiya ta amince da dakatar da duk wasu takunkuman da ta sanya domin yaƙi da cutar corona. A ranar Asabar ƙasar ta amince da...
Wata kotu a nan Kano ta sallami Jamila Muhammad Sani matar Abdulmalik Tanko wanda ake zargi da kashe ɗalibarsa Hanifah Abubakar. Kotun Majistare mai Lanba 12...
Malamin makarantar nan Abdulmalik Tanko da ake zargi da kashe dalibarsa Hanifa Abubakar ya ce, jami’an tsaro ne suka tursasashi ya amsa laifin da ake zarginsa....