Connect with us

Labarai

Ba don mun nema wa Maniyyata sauki ba da sai kujera ta haura miliyan 10- NAHCON

Published

on

Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya NAHCON, ta ce, kokarin da ta yi wajen nema wa maniyyata sassaucin kudin aikin ne ya hana kowacce kujera a bana ya haura sama da naira  miliyan goma.

Shugaban hukumar Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan, ne ya bayyana hakan a wata tattaunawa da ya yi da manema labarai.

Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya kara da cewa ko a baya ba a samu irin wannan sassauci ba domin kowane maniyyaci ya samu ragi sosai tun daga kan na masaukai a Madina har zuwa birnin Makkah da sauran wuraren ibada da Maniyyatan bana za su ziyarta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!