

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, tabbatar da mutuwar wani matashi mai suna Sulaiman Nura Ado, mai kimanin shekaru 14, sakamakon nutsewar da ya yi a...
Ministan Kuɗi da Tsare-tsaren Tattalin Arziki, Wale Edun, ya bayyana cewa tattalin arzikin Najeriya, ya fara farfadowa daga matsalolin da ya fuskanta a baya. Wale Edun,...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci taron farfaɗo da tarihi da al’adun Hausawa da ake gudanarwa a Kano, wanda ya samu halartar manyan...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA ta ce adadin waɗanda suka rasu a sanadiyar fashewar tankar man fetur a babban titin Bida zuwa Agaie...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ya sauke babban hafsan Soja Janar Christopher Musa da sauran hafsoshin tsaron a wani sauyi a tsarin jagorancin sojin Najeriya...
Hukumar kula da gasa da kare haƙƙin masu sayen kayayyaki ta Tarayya FCCPC, ta sha alwashin sanya ido kan kamfanoni da ayyukansu har ma da mutanen...
Sabon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, Joash Amupitan, ya yi alƙawarin kare dokokin zaɓe da na ƙundin tsarin mulki. Amupitan ya ƙara...
Shalkwatar tsaron Najeriya, ta ce, dakarun Operation Hadin Kai sun kashe fiye da ƴan ta’adda 50 tare da dakile hare-hare a sansanonin sojoji a jihohin Borno...
Shugaban hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa, EFCC, Mista Ola Olukoyede, ya bayyana cewa hukumar ta karbo sama da Naira biliyan 566 cikin...
Majalisar Tattalin Arzikin Kasa Najeriya watau National Economic Council NEC, ta bayyana damuwa kan yadda ake yawan satar ma’adinan kasa irin su Zinare da sauran albarkatun...