

Mutane shida sun mutu yayin da wasu 22 suka samu raunika sakamakon hargitsin da aka samu a wajen ɗaukar aikin soji a Ghana. Rundunar sojin kasar...
Kungiyar masu masana’antu na Najeriya MAN, ta buƙaci gwamnatin tarayya da hukumar kula da ingancin abinci da magunguna NAFDAC, da su soke dokar da ta haramta...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci bikin kaddamar da tura dalibai 350 zuwa kasashen waje domin ƙaro karatun digiri na biyu, tare da...
Babbar Jam’iyyar hamayya a Najeriya PDP ta ce za ta ci gaba da shirye-shiryen gudanar da babban taronta na zabe da aka tsara a ranar 15...
Hukumar bada da agajin gaggawa ta Najeriya NEMA, tare da wasu jami’an gwamnati, sun karɓi ‘yan ƙasar guda 180 waɗanda suka maƙale a kasar Libya bayan...
Tsohon Babban Hafsan Sojin Najeriya, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai mai ritaya, ya bayyana cewa wajibi ne Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya nemi afuwa...
Ana zargin ɗaya daga cikin direbobin gidan gwamnatin Kano, da satar wata mota kirra Toyota Hilux da ake amfani da ita a ayarin mataimakin gwamnan jihar...
Aƙalla mutane biyu ne suka mutu bayan wata zanga-zanga da matasa suka gudanar a ƙauyukan Danjanku, Dantashi da Dayi na ƙaramar hukumar Malumfashi, Jihar Katsina. Zanga-zangar...
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama’a Modammed Idris, ta ce, ta duƙufa wajen magance matsalolin tsaron da ƙasar ke fuskanta,...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar cafke wasu da ake zargi da satar mota da kuma babur a karamar hukumar Dutse. Mai magana da...