

Rundunar sojin Najeriya, ta ce, dakaruna na Operation WHIRL STROKE, sun gano wata masana’antar ƙera makamai ba bisa ƙa’ida ba da ke ɓoye a yankin Agwatashi...
Shalkwatar tsaron Najeriya, ta ce, ta kammala binciken da ta ke yi kan yunƙurin kifar da gwamnati wanda aka yi a shekarar da ta gabata, inda...
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet, ta shawarci mutanen da ke fama da lalurar Asma da sauran matsalolin numfashi da su yi taka-tsantsan da yanayin...
Shugaban Kasa Bola Tinubu zai bar Abuja a yau Litinin don ziyarar aiki a turkiyya , a wani ɓangare na ƙoƙarin ƙarfafa dangantakar ƙasashen biyu. ...
Rundunar yan-sandan jihar Jigawa ta kama mutane 9 bisa zargin aikata laifukan satar Shanu da kayan wutar lantarki da fashi da makami a kananan hukumomi biyar...
Ministan Harkokin Jiragen Sama da Ci gaban Sararin Samaniya, Festus Keyamo, ya bayyana cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ba zai samu tikitin...
Kwamishinan Kimiyya, Fasaha da Kirkire-kirkire na Jihar Kano, Yusuf Ibrahim Kofarmata, ya yi murabus daga mukaminsa nan take, yana danganta matakin da yanayin rikicin siyasa da...
Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da su daina cin mutunci ko sukar jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tana mai...
Tsohon ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami (SAN), ya zargi hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) da wasu ayyuka da ya ce suna...
Hukumar tsaron Civil Defence a Jihar Bauchi ta kama wata babbar mota da ke ɗauke da layukan dogon jirgin kasa da ake zargin an sato, tare...