

’Yan majalisar wakilai na jam’iyyar hadaka ta ADC sun bukaci a gurfanar tare da cire shugaban hukumar zabe ta kasa INEC, Farfesa Joash Amupitan, bisa zargin...
Wani harin bam ya kashe kwamandan soja tare da wasu dakaru shida a jihar Borno, a wani sabon hari da ake zargin yan kungiyar yan ta’adda...
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya musanta zargin da jam’iyyar hadaka ta ADC ta yi cewa an hana ta amfani da dandalin Eagle Square. ...
Mutane uku sun jikkata yayin da wasu shaguna suka kone Kurmus sakamakon tashin gobara a wata motar dakon gas a yankin Kwangila da ke Karamar Hukumar...
Farashin mai ya tashi a kasuwar Duniya bayan gaza cimma matsaya a tattaunawar zaman lafiya tsakanin Amurka da Iran, da kuma sanarwar da Washington ta yi...
Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da cibiyoyin rarraba abinci mai gina jiki ga kananan yara a kananan hukumomi 12 dake fadin jihar. Gwamnan jihar Dikko...
Gwamnatin Tarayya ta ce an samu karin wutar lantarki daga Megawat 3,951 zuwa Magawat W 4,300 tsakanin 28 ga Maris da 10 ga Afrilun shekarar da...
Amurka ta yaba da kokarin kasar nan kan yadda take hanzarta shari’o’in da suka shafi ta’addanci, bayan samun nasarar yankewa mutum 386 hukunci a wasu shari’o’i ...
Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya ce kasuwar Jilli da ke karamar hukumar Gubio, da aka kai harin sama da ya yi sanadin mutuwar fararen...
Kamfanin Kula da Wuyar Lantarki mai zaman kansa na kasa NISO ya sanar da cewa jihohi bakwai za su fuskanci ƙarancin wutar lantarki na tsawon makonni...