

Gwamnatin jihar Kano ta soke lasisin makarantu masu zaman kansu. Kwamishinan ilimi Malam Muhammad Sanusi Sa’idu Kiru ne ya bayyana hakan da yammacin ranar Litinin. “Na...
Gwamnatin jihar Kano ta rufe makarantar Nobel Kids wadda marigayiya Hanifa ke yi, yarinyar da masu garkuwa da mutane suka sace tare da kashe ta anan...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta samu nasarar kama wani malamin makaranta da ake zargi da sace wata yarinyar nan mai suna Hanifa ƴar shekara biyar....
Gwamnatin jihar Kano ƙarƙashin Hukumar kula da zurga-zurgar ababen hawa KAROTA ta cimma matsaya da matuƙa baburan adaidaita sahu waɗanda suka tafi yajin aiki a makon...
Ma’aikatan sashin shirye-shirye sun karrama shugabar sashin Hajiya Aisha Bello Mahmud. Tawagar ma’aikatan sun karrama ta da yammacin ranar Litinin sakamakon yadda ta ke kula da...
Masanin siyasa a Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge ya ce, raina umarnin kotu ne yadda wasu yan siyasa ke musanta hukuncin ta. Farfesa Kamilu Sani Fagge...