

Hukumar kiyaye aukuwar haddura ta Kasa FRSC ta gargadi jama’a da su yi watsi da rade-radin da ke ta yawo a kafafen sada zumunta na internet...
Ma’aikatar muhalli ta jihar Kano za ta ɗauki mataki kan masu ɗibar ruwan kura a ƙarƙashin gadar Ƙofar Nasarawa. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso ne...
Gwamnatin jihar Kano ta rufe wani kamfanin ɗura iskar gas a yankin Challawa tare da cin tarar su tarar Naira dubu ɗari 5. An rufe kamfanin...
Tsohon gwamnan babban bankin kasa (CBN), Malam Muhammadu Sanusi, na II, ya ce tattalin arzikin Najeriya na gab da durkushewa. Muhammadu Sunusi ya bayyana hakan ne...
Gwamnatin tarayya ta sauyawa wasu manyan sakatarorin gwamnatin 5 guraren aiki. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya amince da hakan, ta cikin wata sanarwar da shugabar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za a gudanar da tsaftar muhalli na ƙarshen wata a gobe Asabar. Kwamishinan muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso ne ya tabbatar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bayyana damuwa kan matsalar wariyar launin fata da ake ci gaba da fuskanta a faɗin duniya. Wannan na zuwa ne duk...
Gwamnatin jihar Kano ta alƙawarta bai wa ɗaliban da suka kammala karatu a sashin nazarin kimiyya da harhaɗa magunguna aikin yi. Gwamnatin ta yiwa ɗaliban jami’ar...
Masanin kimiyyar siyasa anan kano ya ce, son rai da son zuciya ne ya hana ƙasar nan ci gaba. Farfesa Kamilu Sani Fagge ne ya bayyana...
Kwalejin fasaha ta jihar Kano wato School of Technology ta koka kan rashin isassun ma’aikatan kula da tsaftar muhalli. Daraktan kwalejin Dakta Isyaku Ibrahim ne ya...