

Gwamnatin Jihar Kano ta umarci sabbin jami’an da aka naɗa a muƙamai su gaggauta bayyana kadarorinsu ga hukumar ɗa’ar ma’aikata ta Najeriya Code of Conduct Bureau...
Kamfanin Man Fetur na Dangote ya gargadi ƙungiyar ma’aikatan kamfanonin mai da iskar gas PENGASSAN cewa umarnin dakatar da kai mai da iskar gas sassan kasar...
Ƙungiyar manyan ma’aikata a fannin makamashin gas a Najeriya ta PENGASSAN ta bai wa mambobinta umarnin katse wa matatar mai ta Dangote iskar gas nan take....
Gwamnatin jihar Katsina za ta sayo harsasai domin tallafa wa jami’an tsaro wajen yakar ƴan fashi da masu aikata laifuka a jihar. Cikin Wata sanarwa da...
Kungiyar ɗaliban Najeriya NANS, ta gargadi ƙungiyar masu dakon man fetur ta NUPENG kan ta daina sukar kokarin da matatar man fetur ta Dangote ke yi...
Majalisar Dokokin jihar Jigawa ta amince da karin kasafin kudi na Naira biliyan 58 da gwamnatin jihar ta gabatar mata. Wannan na zuwa ne bayan...
Shugaban Falasɗinawa Mahmoud Abbas ya yi jawabi ta bidiyo ga Majalisar Dinkin Duniya daga Ramallah bayan Amurka ta hana shi biza. Mahmoud Abbas ya bayyana...
Rundunar yan sandan jihar Kano ta tabbadar da tsare matashin nan da ake zargi da kashe kakanninsa ta hanyar caccaka musu wuka a unguwar Kofar Dawanau...
Gwamnatin Jihar Kano ta aika da korafe-korafen da aka gabatar mata kan kalaman Malam Lawan Triumph zuwa ga majalisar Shura ta jiha domin ta yi nazari...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci Majalisar Dinkin Duniya da ta canja salo idan har ta na son ci gaba da kasancewa mai tasiri a...