

Ana zargin wani matashi mai suna Mutawakkil wanda aka fi sani da Tony, da hallaka kakanninsa ta hanyar caka musu Wuka a unguwar Kofar Dawanau da...
Rahotanni daga kaar Sudan, sun bayyana cewa mutane 15 ne suka rasu sakamakon wani harin jirgin yaki maras matuki da ya auku a wata kasuwa da...
Hukumar bada agajin gaggawa ta Najeiya NEMA, ta ce, aƙalla mutane 232 ne suka rasu sanadiyyar ambaliyar ruwa daga watan Janairu zuwa Satumban shekarar nan da...
Hukumar kula da sifurin jiragen Ƙasa ta Najeriya NRC, ta fitar da rahoton bincike kan hatsarin da ya faru a layin dogo na Abuja zuwa Kaduna....
Babban Bankin kasa, CBN, ya koka kan yadda wasu daga cikin mutane ke wulakanta takardun kudi na Naira, ya na mai cewa hakan na kara tsadar...
Gwamnan jihar kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi kira ga dukkanin waɗanda suka karɓi kuɗin hakkinsu na garatuti da su kasance masu mayar da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata ɗauki mataki dai-dai da abin da shari’a ta tanadar kan zargin da ake yi wa Malam Lawan Triumph na ɓatanci...
Gwamnatin tarayya ta ce dakarun sojin kasar nan za su shiga cikin tsarin Inshorar Lafiya ta kasa, domin tabbatar da cikakkiyar kulawa da lafiya ga jami’an...
Majalisar dokokin jihar Kano ta yi kira ga gwamnati da ta gina Gadar sama a shatale-talen Wapa zuwa Faransa Road ta dangana ga junction na Katsina...
Majalisar dokokin jihar Kano ta yi kira ga gwamnatin Kano da ta gyara tare da sake gina masallacin Juma’a na cikin Birni, tare da gyaran hanyoyin...