Wani malami a tsangayar nazarin Harsuna a kwalejin Sa’adatu Rimi ya ɗora alhakin dakushewar al’adar tashe da shigowar baƙin al’adu. Malam Usman Adamu ya kuma ce,...
An haifi marigayi Alhaji Muhammad Adamu Dan kabo a ranar 4 ga watan Afrilun shekarar 1942 a karamar humar Kabo ta jihar Kano. Inda yayi karatun...
Masarautar Ƙaraye ta janye dakatarwar da ta yiwa Dagacin Madobawa a ƙaramar hukumar Ƙaraye Alhaji Shehu Musa. An janye dakatarwar ne bayan da kwamitin da aka...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya cire mai unguwar Ƙofar Ruwa B Malam Haruna Uba Sulaiman daga matsayinsa. Mai martaba sarkin ya tube...
A ranar 25 ga watan Okotaban 2018 babban editan jaridar Daily Nigerian da ake wallafawa a Internet Ja’afar Ja’afar ya bayyana gaban majalisar dokokin jihar Kano....
An haifi Anna Nzinga a shekara ta 1583 a Ndongo wadda ita ce kasar Angola a yanzu, sunan mahaifinta Ngola Kilombo Kia Kasenda, wanda shi ne...
Gwamnatin jihar Neja ta amince da naɗin Alhaji Muhammad Barau a matsayin sabon sarkin Sudan na Kontagora. Kwamishinan ƙananan hukumomi da harkokin masarautu na jihar Emmanuel...
Mai martaba sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar na II ya dakatar da dagacin Madobawa Malam Shehu Umar daga mukaminsa. Hakan na cikin wata sanarwar da mai...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya miƙa takardar kama aiki ga sabon sarkin Gaya mai daraja ta ɗaya Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir Gaya. Dakta Abdullahi...