

Hukumar Kula da yanayi ta ƙasa NiMET ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama mai ƙarfin gaske a Kano na tsawon kwanaki 3. NiMET ta ce,...
Ƙungiyar Izala ta ƙasa mai shalkwata a Kaduna ta ƙaddamar da shirinta na fara dashen itatuwa domin kare muhalli a jihohin Arewacin ƙasar nan. Shugaban ƙungiyar...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta ɗauki matakin hukunci ga hukumar samar da ruwan sha a karkara da tsaftar muhalli ta RUWASA. Matakin ya biyo...
Gwamnatin jihar Kano ta fara aikin gina Dam a ƙauyen ƴan Sabo da ke ƙaramar hukumar Tofa. Ana sa ran kammala aikin samar da Dam din...
Gwamnatin jihar Kano ta fara dashen bishiyoyi kimanin miliyan 2 a sassan jihar Kano da nufin magance kwararowar Hamada da zaizayar ƙasa gami da ambaliyar ruwa....
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta gudanar da dashen bishiya guda miliyan 2 a sassan jihar Kano don kiyaye kwararowar hamada da barazanar zaizayar ƙasa....